*Tambaya:*
Dr. Allah ya yiwa mahaifina rasuwa be samu yin azimin watan Ramadan ba sakamakon rashin lpy da yake fama da ita awannan lokacin.
Tambaya ta anan shi ne za'a ciyar ne ko za'a rama masa aximin ko kuma babu komai akansa duba da ayoyin da sukayi bayani akan hakan Allah ta'ala ya karawa mln lpy yasa agama lpy da kyakkywan karshe?
*Amsa:*
Wa'alaikum assalam, in har rashin lafiyar ya zarce masa tün daga watan ramadanan har ya mutu, to ba za'a rama masa ba, saboda Allah ba ya dorawa rai abin da ba ta iya ba, amma idan ya samu saukin da zai iya ramawa, amma ya yi sakaci bai rama ba, wani daga cikin makusantansa zai rama maşa kamar yadda malamai suka fahimci haka a hadisin da Bukhari da Müslim suka rawaito, wanda Annabi S.A.W yake cewa: "Duk wanda ya mutu ana binsa azumi,to waliyinsa zai biya maşa"
Allah ne mafi sani.
Dr. Jamilu Zarewa.
LATEST UPDATES
Load disqus comments
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
Popular Posts
Select Category
Cloud Labels
- Bangaren Mata
- Dr. Aliyu Muhd Sani
- Dr. Ibrahim Jalo Jalingo
- Dr. Jamilu Zarewa
- Dr. Kabir Asgar
- Dr. Mansur Ibrahim Sokoto
- Dr.Jamilu Zarewa
- Fatawa
- Hisnul Muslim
- ISLAMIC
- JIBWIS Nigeria
- Kiwan Lafiya
- Labarai
- Sheikh Albani Zaria
- Sheikh Aliyu Said Gamawa
- Sheikh Ja'afar Mahmud Adam
- Sihiri & Tsafi
- Zaman Takewa
- توحد و العقید
- توحد والعقید
Powered by Blogger.
Hujjah.Com.ng The Best Way Of Teaching Internet Programs.
Total Pageviews
Search This Blog
Blog Archive
Search This Blog
Search This Blog
Menu Footer Widget
WhatsApp Contact
Notices
If you need a design your Website,
Contact Us on:
Email: islamicforumng@gmail.com
Call & WhatsApp: 08163286393
Contact Form
Translate
Translate
Translate
Recent Posts
3/recent/post-list
0 Comments