HotBreaking News
Fetching data...

*SHARADAN {لا اله الا الله}* ASHARADI NA FARKO:-SHINE ILIMIN MA`ANAR {لا اله الا الله) wanda shi yake kore ja hilci.

                روط لا اله إلا الله}

                شروط الاول :-العلم بمعنی[لا إله إلا إلله]

        *SHARADAN {لا اله الا الله}*

     ASHARADI NA FARKO:-SHINE ILIMIN                       MA`ANAR {لا اله الا الله)

wanda shi yake kore ja hilci.

وقال تعالی:- فَاعلَم أنَّهُ٫لَآإلَهَ إلآَ اللّه
سورة محمد ١٩    
       

allah yana cewa;-{Sabõda hakaa ka sani, cẽwa bãbu abin bautãwa bisa can canta da gaskiya fãce Allah,}


 وقال سبحانه۔:- وَلآَیَملِكُ الذِینَ يِدعُنَ مِن دُونِهِ  الشَّفَٰعَتَ إلآَّ مَن شَھِدَ بِالحَق

allah yana cewa; {Kuma wa anda suke kira baicinSa ba su mallaki cẽto ba, fãce wanda ya yi shaida da gaskiya,}

                       أی شهدَ ب[لا إله إلا الله

allah yana cewa;-(waanda ya yi saida da gaskiya )shine wanda ya shaida da(laa ilaa ha illallah)

                      وَهُم يعلَمُون َ

kuma sũ, sunã sane (da haka)

                      یعلمون بقلوبهم معنی ها

ma`ana;-(kuma sun san ma`anarta a zuciyarsu)  

سورة۔  [الزخرف: ٨٦



وقال تعالی﴿شَهِدَ اللَّه أنَّهُ٫ لاَإلَهَ إلّا هُوَ وَلمَلَٖٓئکةِ وأُولُوا العِلمِ قَائمَابِلقِسط لا إلهَ إلا هُوَالعَزَیزُالحَکِیم
       
سورة: ال عمران:١٨



allah yana cewa;-{allah ya shaida cewa :Lalle ne babu abin bautawa bisa can canta da gaskiya face shi,kuma mala`iku da ma`abota ilimi sun shaida,Yana tsaye da adalci, babu abin bautawa da daskiya bisa can canta face shi, mabuwayi mai hikima}.

وقال تعالی:﴿قُل هَل یَستَوِی الَّذِنَ یَعلَمُونَ والَّذِّنَ لآَ یَعلَمُون ؓإِنَّمَایَتَذَکَّرُ ٱلُألبَابِ﴾                سورة:الزمر:٩]

allah yana cewa;-{kace "Ashe wadanda suka sani,suna daidai da wadanda basu sani ba?" Masu hankali kawai ke yin tunani}.

وقال تعالی﴿إنَّمَایَخشَی اللَّهُ مِن عِبَادِهِ ٱلعُلَمَٶٰ﴾            
 سورة: فاطر :٢٨

allah yana cewa;-{malamai kawai ke tsoron allah daga cikin bayinsa.}



mungama da ayoyi yanzu zamu fara kawo hadisai in sha allahu.



وعن عثمان بن عفان رصی الله عنه قال :قال رسول الله صلی الله علیه وسلم(من مَن مَاتَ وَهُوَ یَعلَمُ أنَّهُ لآ إلهَ إلاَّ اللَّه دَخَل الجَنَّة)  اخرجه مسلم: ٢٦]



Ankarbo daga usman dan affan, allah ya karamasa yarda, yace;-manzon allah (s.a.w), yace {duk wanda ya mutu,al-halin shi  yasan ma`anar kalmar(لا إله إلا الله), to zai shiga aljannah,(muslim ne ya rawato).



فقَیَّدَهَا بالعِلمِ بِمَعنَاها،وَهو نَفیُ العِبَادَةِ عن کُلِ مَا سوَیٰ اللهِ عزٰ وجلٰ،وإثبَاتُها اللهِ وحدَهُ لا شرِیكَ لَهُ.

a wanna hadisin sai aka kayyade shiga aljannah  da ilimin ma`anarta,

ilimin ma`anarta shine ;-kore duk wata bauta ga wanda ba allah ba,sannan,da tabbatar da ita(bautar)ga allah shi kadai,bashi da abokin taraiyya,

idan mutum yana fadarta abaki amma baisan ma´anarta ba, to.. wanna baza ta kare shi da komaiba,

misali;-kamar mai surutu acikin bacci kunga ai wannan baisan mai yake fada ba kuma maganr da yakeyi bazata amfanar da shiba

أم کیف یَعمَلُ بمقتَصَی ماَ لا یعلمه!َ!

kokuma ta ya ya zai san abin da ta kunsa (لا اله الا لله) al halin ba shi da ilimi?!

ba wai ana nufin fadarta abaki ba tare da  jahiltar ma`anarta,

domin muna fikaima suna fadarta, al halin kuwa su suna tare da kafirai acikin wuta, kaga fadar ta abaki bai karesu daga shiga wutaba

amma abin da ake nufi shine, fadart tare da sanin ma`anarta acikin zuciyar, da tabbatar da abin da ta tabbatar, da kore abin da ta kore da kuma san kalmar da son ma`abota kalmar dakin wanda ya juya mata baya.





muna rokon allah daya datar damu da sanin ma`anarta dakuma aiki da ita ameeeeeeeeeeeeeeeen👏👏.









(IDON KANA SO KARINGA SAMUN LADAN DA BAYA YAN KEWA HAR BAYAN MUTUWARKA TO KA YA DA ILIMI MAI AMFANI TSAKANIN MUTANE)َ
Load disqus comments

0 Comments

 

Random Posts

3/random/post-list
X

Contact Form

Name

Email *

Message *