DAGA CIKIN BANBANCIN ANNABI DA WALIYYI
Shehul Islami Ibnu Taimiyya ya ce:
ﻗﺪ ﺍﺗﻔﻖ ﺳﻠﻒ ﺍﻷﻣﺔ ﻭﺃﺋﻤﺘﻬﺎ ﻋﻠﻰ ﺃﻥ ﻛﻞ ﺃﺣﺪ ﻳﺆﺧﺬ ﻣﻦ ﻗﻮﻟﻪ ﻭﻳﺘﺮﻙ ﺇﻻ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ . ﻭﻫﺬﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﻔﺮﻭﻕ ﺑﻴﻦ ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ ﻭﻏﻴﺮﻫﻢ ﻓﺈﻥ ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ ﺻﻠﻮﺍﺕ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻭﺳﻼﻣﻪ ﻳﺠﺐ ﻟﻬﻢ ﺍﻹﻳﻤﺎﻥ ﺑﺠﻤﻴﻊ ﻣﺎ ﻳﺨﺒﺮﻭﻥ ﺑﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﺰ ﻭﺟﻞ ﻭﺗﺠﺐ ﻃﺎﻋﺘﻬﻢ ﻓﻴﻤﺎ ﻳﺄﻣﺮﻭﻥ ﺑﻪ؛ ﺑﺨﻼﻑ ﺍﻷﻭﻟﻴﺎﺀ ﻓﺈﻧﻬﻢ ﻻ ﺗﺠﺐ ﻃﺎﻋﺘﻬﻢ ﻓﻲ ﻛﻞ ﻣﺎ ﻳﺄﻣﺮﻭﻥ ﺑﻪ ﻭﻻ ﺍﻹﻳﻤﺎﻥ ﺑﺠﻤﻴﻊ ﻣﺎ ﻳﺨﺒﺮﻭﻥ ﺑﻪ؛ ﺑﻞ ﻳﻌﺮﺽ ﺃﻣﺮﻫﻢ ﻭﺧﺒﺮﻫﻢ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻓﻤﺎ ﻭﺍﻓﻖ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻭﺟﺐ ﻗﺒﻮﻟﻪ ﻭﻣﺎ ﺧﺎﻟﻒ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻛﺎﻥ ﻣﺮﺩﻭﺩﺍ
ﻣﺠﻤﻮﻉ ﺍﻟﻔﺘﺎﻭﻯ ( /11 208 )
"Magabatan wannar al'umma da Limamanta a ilimi sun yi Ittifaqi a kan cewa; kowa za a iya karban maganarsa, kuma za a iya bar masa kayansa sai dai Manzon Allah (saw) kawai. Wannan yana daga cikin abubuwa da suka banbanta tsakanin Annabawa da wasunsu, saboda Annabawa (saw) wajibi ne a yi imani da dukkan abin da suke ba da labari daga Allah Mai girma da buwaya, kuma wajibi ne a yi musu da'a cikin abin da suke umurni da shi, sabanin Waliyyai, su kam ba wajibi ba ne a yi musu da'a cikin dukkan abin da suke umurni da shi, ko yin imani da dukkan abin da suke ba da labarinsa. Kai, ana bijiri da umurnin nasu da labarin da suka bayar ne ga Alkur'ani da Sunna, abin da ya dace da su wajibi ne a karbe shi, abin da ya saba musu ya zama abin a yi watsi da shi, ko da kuwa mai shi yana cikin Waliyyan Allah".
Saboda haka, babu wani mahluki da ya isa a yi masa da'a a abin da ya saba wa Alkur'ani da Hadisi, ko da Shehin Malami ne Waliyin Allah Dan Aljanna.
Shehul Islami Ibnu Taimiyya ya ce:
ﻗﺪ ﺍﺗﻔﻖ ﺳﻠﻒ ﺍﻷﻣﺔ ﻭﺃﺋﻤﺘﻬﺎ ﻋﻠﻰ ﺃﻥ ﻛﻞ ﺃﺣﺪ ﻳﺆﺧﺬ ﻣﻦ ﻗﻮﻟﻪ ﻭﻳﺘﺮﻙ ﺇﻻ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ . ﻭﻫﺬﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﻔﺮﻭﻕ ﺑﻴﻦ ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ ﻭﻏﻴﺮﻫﻢ ﻓﺈﻥ ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ ﺻﻠﻮﺍﺕ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻭﺳﻼﻣﻪ ﻳﺠﺐ ﻟﻬﻢ ﺍﻹﻳﻤﺎﻥ ﺑﺠﻤﻴﻊ ﻣﺎ ﻳﺨﺒﺮﻭﻥ ﺑﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﺰ ﻭﺟﻞ ﻭﺗﺠﺐ ﻃﺎﻋﺘﻬﻢ ﻓﻴﻤﺎ ﻳﺄﻣﺮﻭﻥ ﺑﻪ؛ ﺑﺨﻼﻑ ﺍﻷﻭﻟﻴﺎﺀ ﻓﺈﻧﻬﻢ ﻻ ﺗﺠﺐ ﻃﺎﻋﺘﻬﻢ ﻓﻲ ﻛﻞ ﻣﺎ ﻳﺄﻣﺮﻭﻥ ﺑﻪ ﻭﻻ ﺍﻹﻳﻤﺎﻥ ﺑﺠﻤﻴﻊ ﻣﺎ ﻳﺨﺒﺮﻭﻥ ﺑﻪ؛ ﺑﻞ ﻳﻌﺮﺽ ﺃﻣﺮﻫﻢ ﻭﺧﺒﺮﻫﻢ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻓﻤﺎ ﻭﺍﻓﻖ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻭﺟﺐ ﻗﺒﻮﻟﻪ ﻭﻣﺎ ﺧﺎﻟﻒ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻛﺎﻥ ﻣﺮﺩﻭﺩﺍ
ﻣﺠﻤﻮﻉ ﺍﻟﻔﺘﺎﻭﻯ ( /11 208 )
"Magabatan wannar al'umma da Limamanta a ilimi sun yi Ittifaqi a kan cewa; kowa za a iya karban maganarsa, kuma za a iya bar masa kayansa sai dai Manzon Allah (saw) kawai. Wannan yana daga cikin abubuwa da suka banbanta tsakanin Annabawa da wasunsu, saboda Annabawa (saw) wajibi ne a yi imani da dukkan abin da suke ba da labari daga Allah Mai girma da buwaya, kuma wajibi ne a yi musu da'a cikin abin da suke umurni da shi, sabanin Waliyyai, su kam ba wajibi ba ne a yi musu da'a cikin dukkan abin da suke umurni da shi, ko yin imani da dukkan abin da suke ba da labarinsa. Kai, ana bijiri da umurnin nasu da labarin da suka bayar ne ga Alkur'ani da Sunna, abin da ya dace da su wajibi ne a karbe shi, abin da ya saba musu ya zama abin a yi watsi da shi, ko da kuwa mai shi yana cikin Waliyyan Allah".
Saboda haka, babu wani mahluki da ya isa a yi masa da'a a abin da ya saba wa Alkur'ani da Hadisi, ko da Shehin Malami ne Waliyin Allah Dan Aljanna.
0 Comments